Acts 8:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da manzannin da suke a Urushalima suka ji cewa Samariya ta karɓi maganar Allah, sai suka aika musu da Bitrus da Yohanna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ دَ مَنْذَنِّےنْ دَسُكٜىٰ عُرُوشَلِيمَ سُكَجِ سَمَارِيَاوَا سُنْ كَرْٻِ كَلْمَرْ اللَّهْ ، سَيْ سُكَ عَيْكَ مُسُ بِتْرُسْ دَ يَحْيَى؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da manzannin da suke Urushalima suka ji Samariyawa sun yi na'am da Maganar Allah, suka aika musu da Bitrus da Yahaya.