Acts 8:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Siman ya ga cewa ana ba da Ruhu ta wurin ɗibiya hannuwan manzannin, sai ya miƙa musu kuɗi,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ دَ سِيمَنْ يَغَ، أَشٜىٰ تَوُرِنْ سَا حَنُّنْ مَنْذَنِّے نٜىٰ عَكٜىٰ سَامُنْ رُوحٌ ، سَيْ يَمِيڧَ مُسُ كُطِ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da Saminu ya ga, ashe, ta ɗora hannun manzanni ne ake ba da Ruhun, sai ya miƙa musu kuɗi,