Acts 8:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya amsa ya ce, “Bari kuɗinka ya hallaka tare da kai, domin ka yi tsammani za ka iya saya kyautar Allah da kuɗi!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بِتْرُسْ يَثٜىٰ مَسَ «كَيْ دَ كُطِنْكَ، كُهَلَّكَ! كَنَ ڟَمَّنِ دَ كُطِ نٜىٰ ذَاكَسَامِ ݣَوْتَرْ اللَّهْ ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Bitrus ya ce masa, “Ku hallaka, kai da kuɗinka, don ka zaci da kuɗi ne za ka sami baiwar Allah!