Acts 8:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Siman ya amsa ya ce, “Ku yi addu’a ga Ubangiji saboda ni don kada ko ɗaya daga cikin abin da ka faɗa ya same ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سِيمَنْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «كُضُواْڧَ مِنِ عُبَنْغِجِ ، كَدَ كُواْ طَيَ دَغَ ثِكِنْ أَبُبُوَنْ دَ كُكَڢَطَا يَڢَرُ دَنِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai saminu ya amsa ya ce, “Ku roƙar mini Ubangiji kada ko ɗaya daga cikin abin da kuka faɗa ya aukar mini.”