Acts 8:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ruhu ya ce wa Filibus, “Matsa wurin kekunan yaƙin nan ka yi kusa da ita.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ رُوحُ يَثٜىٰ وَ ڢِلِبُسْ «مَاڟَ، كَيِ كُسَدَ كٜىٰكٜىٰنْ دُواْكِنَّنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ruhu ya ce wa Filibus, “Matsa ka yi kusa da keken dokin nan.”