Acts 8:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Filibus ya ruga zuwa wajen keken yaƙin ya kuma ji mutumin yana karatun littafin annabin Ishaya. Filibus ya yi tambaya ya ce, “Ka fahimci abin da kake karantawa?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِلِبُسْ يَغُدُ ذُوَا وُرِنْسَ، يَجِ شِ يَنَ كَرَاتُنْ لِتَّڢِنْ أَنَّبِے عِشَايَ؞ سَيْ ڢِلِبُسْ يَتَمْبَيٜىٰشِ «كَا غَانٜىٰ أَبِنْدَ كَكٜىٰ كَرَنْتَاوَا كُوَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Filibus ya yi gudu zuwa wurinsa, ya ji shi yana karatun littafin Annabi Ishaya. Ya ce, “Kana kuwa fahimtar abin da kake karantawa?”