Acts 8:34 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai bābān ya tambayi Filibus ya ce, “Ka gaya mini, ina roƙonka, annabin yana magana a kan wane ne, kansa ne, ko kuwa wani dabam?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بَابَنَّنْ يَثٜىٰ وَ ڢِلِبُسْ «عَكَنْ وَنٜىٰنٜىٰ أَنَّبِنَّنْ يَكٜىٰ مَغَنَ؟ عَكَنْسَنٜىٰ كُواْ عَكَنْ وَنِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai bābān ya ce wa Filibus, “Shin kam, annabin nan, maganar wa yake yi? Tasa ko ta wani?”