Acts 8:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kuwa ba da umarni a tsai da keken yaƙin. Sa’an nan da Filibus da bābān suka gangara zuwa cikin ruwan Filibus kuwa ya yi masa baftisma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڢِلِبُسْ يَثٜىٰ «عِدَنْ دَيْ كَا غَسْكَتَادَ ذُوثِيَا طَيَ، أَيْ، سَيْ عَيِمَكَ؞» بَابَنَّنْ يَثٜىٰ «نَا غَسْكَتَ، عِيسَىٰ أَلْمَسِيحُ طَنْ اللَّهْ نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Filibus ya ce, “In dai ka ba da gaskiya da zuciya ɗaya, ai, sai a yi maka.” Bābān ya amsa ya ce, “Na gaskata Yesu Almasihu ɗan Allah ne.”