Acts 9:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga shi kuma ya zo nan da izinin manyan firistoci, don yă kama duk wanda yake kiran bisa sunanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ كُمَ يَنَدَ إِظْنِ دَغَ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے يَكَامَ دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰ كِرَا غَ سُونَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga shi kuma manyan firistoci sun ba shi izini ya ɗaure duk mai yin addu'a da sunan har a nan ma.”