Acts 9:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ubangiji ya ce wa Ananiyas, “Je ka! Wannan mutum zaɓaɓɓen kayan aikina ne don yă kai sunana a gaban Al’ummai da sarakunansu da kuma a gaban mutanen Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عُبَنْ‌غِجِ يَثٜىٰ مَسَ «كَيْ دَيْ، كَجٜىٰ، دُواْمِنْ شِے مُتُمْ نٜىٰ دَ نَذَاٻَا يَيِ عَيْكِنَ دُواْمِنْ يَسَنَرْدَ سُونَنَ غَ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ دَ سَرَاكُنَ دَ كُمَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Ubangiji ya ce masa, “Kai dai, je ka, domin shi ma'aikacina ne zaɓaɓɓe, domin yă sanar da sunana ga al'ummai, da sarakuna, da kuma Isra'ilawa.