Acts 9:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya roƙe shi ya ba shi wasiƙu zuwa majami’un Damaskus, don in ya sami wani a wurin wanda yake bin wannan Hanya, ko maza ko mata, yă kama su a matsayin ’yan kurkuku yă kai Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَضُواْڧٜىٰشِ يَبَاشِ وَسِيڧُ ذُوَا مَجَمِعُنْ دِمَشْڧُ، دُوانْ عِدَنْ يَا سَامِ مَاسُبِنْ حَنْيَرْ عُبَنْ‌غِجِ ، مَظَا كُواْ مَاتَا، يَكَٰوُاْسُ أَطَوْرٜىٰ عَبِرْنِنْ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya roƙe shi ya yi masa wasiƙu zuwa majami'un Dimashƙu, don in ya sami masu bin wannan hanya, mata ko maza, yă zo da su birnin Urushalima a ɗaure.