Acts 9:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan waɗanda suka ji shi suka yi mamaki suka ce, “Ba shi ne mutumin da ya tā-da-na-zaune-tsaye a kan masu kira bisa ga wannan sunan a Urushalima ba? Ba ya zo nan ne don yă kai su a matsayin ’yan kurkuku ga manyan firistoci ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَطَنْدَ سُكَجِيشِ كُوَ سُكَيِ مَامَاكِ، سُكَثٜىٰ «أَشٜىٰ، بَوَنَّنْ نٜىٰ يَكَكَّشٜىٰ يَكُمَ وَاڟَرْدَ مَاسُ كِرَنْ سُونَنَّنْ ثِكِنْ سُجَّدَ أَ عُرُوشَلِيمَ بَ؟ بَ يَا ذُواْ نَنْ دَ نِيَّرْ يَكَيْسُ غَبَنْ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے أَطَوْرٜىٰ بَنٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk waɗanda suka ji shi, suka yi ta al'ajabi, suka ce, “Ashe, ba wannan ne ya watsa masu yin addu'a da sunan nan a Urushalima ba? Ya zo nan ne ma da niyyar ya kai su gaban manyan firistoci a ɗaure.”