Amos 1:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Gaza, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun sayar wa Edom,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «مُتَنٜىٰنْ غَاظَ سُنْيِ ذُنُوبِنْ غَنْ‌غَنْثِ، سُكَڧَارَ ذُنُوبِ عَكَنْ ذُنُوبِ؞ بَذَنْ دَيْنَ حُكُنْتَسُبَ، غَمَا سُنْ ݣُوشِ جَمَعَ دُكَ ذُوَا بَوْتَا، سُنْ سَيَرْ دَسُو بَايِ عَڧَسَرْ عٜىٰدُوامْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Mutanen Gaza sun ci gaba da yin zunubi. Hakika, zan hukunta su, Don sun kwashe al'umma duka, sun sayar wa mutanen Edom.