Amos 1:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Taya, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun kai su bauta a Edom, ba su kula da yarjejjeniyar da aka yi ta zama kamar ’yan’uwa ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «مُتَنٜىٰنْ تَيَ سُنْيِ ذُنُوبِنْ غَنْ‌غَنْثِ، سُكَڧَارَ ذُنُوبِ عَكَنْ ذُنُوبِ؞ بَذَنْ دَيْنَ حُكُنْتَسُبَ، غَمَا سُنْ ݣُوشِ جَمَعَ دُكَ ذُوَا بَوْتَا، سُنْ سَيَرْ دَسُو بَايِ عَڧَسَرْ عٜىٰدُوامْ؞ بَسُ كُمَ تُنَ دَ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ تَیَنْعُوَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Mutanen Taya sun ci gaba da yin zunubi. Hakika, zan hukunta su, Don sun kwashe mutanen sun kai ƙasar Edom. Suka karya yarjejeniyar abuta wadda suka yi.