Amos 2:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Isra’ila, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun sayar da adalai waɗanda suka kāsa biyan bashinsu. Sun kuma sayar da matalauta waɗanda bashinsu bai ma kai ko kuɗin bi-labi ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُنْيِ ذُنُوبِنْ غَنْغَنْثِ، سُكَڧَارَ ذُنُوبِ عَكَنْ ذُنُوبِ؞ بَذَنْ دَيْنَ حُكُنْتَسُ بَ، غَمَا سُنَ سَيَرْ دَ مُتُمْ مَيْ أَدَلْثِے عَكَنْ بَاشِنْ أَظُرْڢَا غُدَا، مَرَرْ بُڧَاتَ كُمَ عَكَنْ بَاشِنْ تَاكَلْمِ غُدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Mutanen Isra'ila sun ci gaba da yin zunubi. Hakika, zan hukunta su, Don sun sayar da salihai waɗanda suka kāsa biyan bashinsu. Sun kuma sayar da matalauta Waɗanda bashinsu bai kai ko kuɗin bi-shanu ba.