Amos 5:16 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ga abin da Ubangiji, Ubangiji Allah Maษaukaki yana cewa, โZa a yi kururuwa a dukan tituna a kuma yi kuka don azaba a dukan wuraren da jamaโa sukan taru. Za a yi kira ga manoma su yi kuka masu makoki kuma su yi kuka.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุญฺูงฺููงูุ ุงููููุฌู ููููููููฐูู ุงูููููู ู
ููู ุถูููุฏูููุงุ ููููุฏู ุดููููููฐ ุนูุจูููโุบูุฌู ุ ยซุฐูุงุนููู ูููููุง ุนูุชููุชูููุ ุฐูุงุนู ุฌู ููููููู ุนูุฐูุงุจู ุงูู ฺขููููููููฐ ููุซููููู ุบูุฑูุ ุฐูุงุนูููุฑูุง ู
ููููุงูู
ู ุณูุฐููุงู ุณููู ูููููุงุ ู
ูุงุณู ุนููู ูููููุง ุณููุงูุณููู ุณูุฐููุงู ุณูููุชูููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka Ubangiji Allah Mai Runduna ya ce, โZa a yi kuka, a yi kururuwa a titunan birninku saboda azaba. Daga ฦauyuka za a kirawo mutane Su zo su yi makokin. Waษanda suka mutu, tare da masu makoki da aka ijarar da su.