Amos 5:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku nemi Ubangiji ku kuma rayu, ko kuwa zai ratsa yă share gidan Yusuf kamar wuta; zai cinye Betel kuwa ba zai sami wanda zai kashe ta ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُنٜىٰمِ نِے يَهْوٜىٰهْ ، ذَاكُ كُوَ رَايُ؞ إِنْ بَهَكَبَ، ذَنْ ٻَرْكٜىٰ غِدَنْ يُوسُڢَ كَمَرْ وُتَا، وُتَرْ ذَاتَ ثِنْيٜىٰ بٜىٰتٜىٰلْ؞ بَابُ مَيْ عِيَ كَشٜىٰ وُتَرْ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku tafi wurin Ubangiji ku tsira. Idan kuwa kun ƙi, Shi zai babbaka jama'ar Yusufu Kamar yadda a kan babbaka da wuta. Wuta za ta ƙone jama'ar Betel, Ba kuwa mai kashe wutar.