Amos 6:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama Ubangiji Allah Maɗaukaki ya ce, “Zan sa wata ƙasa ta tayar muku, ya ku gidan Isra’ila, wadda za tă matsa muku tun daga Lebo Hamat zuwa kwarin Araba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«غَاشِ، ذَنْ تَادَ وَتَ أَلْعُمَّ تَيِ غَابَادَكُو، يَا غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ أَلْعُمَّرْ ذَاتَ دَنّٜىٰكُ تُنْدَغَ مَشِغِنْ يَنْكِنْ هَمَتْ ذُوَا ݣُورِنْ أَرَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah Mai Runduna kansa, ya amsa ya ce, “Zan aiko da wata al'umma ta yi gāba da ku, ya Isra'ilawa. Za ta matse muku Tun daga mashigin Hamat wajen arewa, Har zuwa Kwarin Urdun a kudu.”