Amos 6:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku je Kalne ku dube ta; ku wuce daga can zuwa Hamat-rabba, sa’an nan ku gangara zuwa Gat a Filistiya. Sun fi masarautunku biyu ne? Ƙasarsu ta fi taku girma?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُتَڢِے بِرْنِنْ كَلْنٜىٰ كُغَنِ، كُوُثٜىٰ ذُوَا بَبَّنْ بِرْنِنْ هَمَتْ؞ سَيْ كُغَنْ‌غَرَ ذُوَا بِرْنِنْ غَتْ نَ ڢِلِسْتِيَ؞ كُو كُنْڢِے وَطَنَّنْ مُلْكُواْكِ نٜىٰ؟ كُواْ يَنْكِنْ ڧَسَرْكُ يَڢِ نَاسُنٜىٰ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku je ku duba a birnin Kalne. Sa'an nan ku zarce zuwa babban birnin Hamat, Har zuwa birnin Gat ta Filistiyawa. Sun fi mulkin Yahuza da Isra'ila ne? Ko kuwa, yankin ƙasarsu ya fi naku?