Amos 7:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu fa, sai ka ji maganar Ubangiji. Ka ce, “ ‘Kada in yi annabci a kan Isra’ila, kuma in daina yin wa’azi a kan gidan Ishaku.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«تُواْ، يَنْذُ كَجِ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ ، كَيْ دَ كَكٜىٰثٜىٰوَ كَدَ إِنْيِ أَنَّبْثِ أَ غِدَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، كَدَ إِنْڟَاوَتَا وَ غِدَنْ إِسْحَٰڧَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka, sai ka kasa kunne ga abin da Ubangiji ya ce. Saboda ka ce mini in daina yin annabci gāba da jama'ar Isra'ila, kada kuwa in yi wa zuriyar Ishaku ɓaɓatu,