Amos 8:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutane za su yi ta tangaɗi daga teku zuwa teku suna yawo daga arewa zuwa kudu, suna neman maganar Ubangiji, amma ba za su samu ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاسُيِ تَكَيْوَ دَ كَٰوُاْوَ دَغَ تٜىٰكُ ذُوَا تٜىٰكُ، دَغَ أَرٜىٰوَ ذُوَا غَبَسْ؞ ذَاسُيِ تَغُدُ غَبَ دَ بَايَ، سُنَ نٜىٰمَنْ سَڧُوانْ يَهْوٜىٰهْ ، عَمَّا بَذَاسُ سَامُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutane za su raunana, su riƙa kai da kawowa, Daga gabas zuwa yamma, daga kuma kudu zuwa arewa. Za su dudduba ko'ina suna neman saƙo daga Ubangiji, Ba kuwa za su samu ba.