Amos 8:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suka yi rantsuwa da abin kunya na Samariya, ko kuma su ce, ‘Muddin allahnku yana a raye, ya Dan,’ ko kuwa, ‘Muddin allahn Beyersheba yana a raye,’ za su fāɗi, ba kuwa za su ƙara tashi ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ سُكَيِ ضَنْڟُوَا دَ غُنْكِنْ سَمَرِيَ سُنَ ثٜىٰوَ ‹نَا ضَنْڟٜىٰ دَ غُنْكِ نَ دَن›، كُواْ ‹نَا ضَنْڟٜىٰ دَ غُنْكِ نَ بٜىٰيٜىٰرْشٜىٰبَ،› إِرِنْ مُتَنٜىٰنَّنْ ذَاسُڢَاطِ بَذَاسُ ڧَارَ تَاشِبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda suka yi rantsuwa da gumakan Samariya, Waɗanda suka ce, ‘Na rantse da gunkin Dan, Da ran gunkin Biyer-sheba,’ Irin waɗannan mutane za su fāɗi, Ba za su ƙara tashi ba.”