Amos 9:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan masu zunubi a cikin mutanena za su mutu ta wurin takobi, wato, su masu cewa, ‘Masifa ba za tă fāɗo ko ta same mu ba.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ مَاسُ ذُنُوبِ عَثِكِنْ مُتَنٜىٰنَ ذَاسُ مُتُ تَتَكُواْبِنْ يَاڧِ، وَتُواْ وَطَنْدَ سُكٜىٰثٜىٰوَ ‹أَيْ، بَا وَتَ مَسِيڢَرْ دَ ذَاتَ سَامٜىٰمُ، بَذَيْ مَا كُسَنْثٜىٰمُبَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Masu zunubi daga cikin jama'ata za su mutu a yaƙi, Wato dukansu da suke cewa, ‘Allah ba zai bar wata masifa ta kusace mu ba!’ ”