Amos 9:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
domin su mallaki raguwar Edom da duk al’ummai da suke amsa sunana,” in ji Ubangiji shi wanda zai yi waɗannan abubuwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ كُوَ ذَاسُ مَلَّكِ دُكْ أَبِنْدَ يَضَغٜىٰ نَ عٜىٰدُوامْ، سُكُمَ مَلَّكِ سَوْرَنْ أَلْعُمَّنْدَ دَا أَنَ كِرَنْسُ دَ سُونَنَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا، ذَنْ كُوَ ثِكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta haka jama'ar Isra'ila za ta ci nasara bisa sauran ƙasar Edom wadda ta ragu, Da bisa dukan al'umman da a dā su nawa ne,” In ji Ubangiji, wanda zai sa al'amarin ya auku.