Colossians 1:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kun koyi wannan gaskiya daga wurin Efafaras, ƙaunataccen abokin hidimarmu, wanda yake amintacce mai hidimar Kiristi a madadinmu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنَّنْ لَابَرِنْ أَلْحٜىٰرِنْ اللَّهْ كُوَ، أَبَڢَرَسْ، أَبُواْكِنْمُ ثِكِنْ حِدِمَ، وَنْدَ مُكٜىٰ ڧَوْنَ، يَڢَارَ كَٰوُاْ مُكُ؞ شِے مَيْ أَمِنْثِ نٜىٰ ثِكِنْ حِدِمَرْ أَلْمَسِيحُ ، يَنَ كُمَيِنْ حِدِمَ عَثِكِنْكُ أَمَدَدِنْمُ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka ma kuka koya wurin Abafaras, ƙaunataccen abokin bautarmu. Shi amintaccen mai hidima ne na Almasihu a madadinmu,