Colossians 2:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ku yarda wani yă ɓata ku, cewa shi wani abu ne don yă ga wahayi. Irin mutumin nan yakan nuna ƙasƙancin kai na ƙarya, yă kuma ce yana yi wa mala’iku sujada. Irin mutumin nan yana kumbura kansa ba dalili, sai son zuciya irin na halin mutuntaka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، كَدَ كُبَرْ وَنِ يَرَبَكُ دَ نَصَرَرْكُ تَوُرِنْ نَاثٜىٰوَ عَكَنْ حَنَ وَكَنْسُ جِنْ دَاطِے دُواْمِنْ نٜىٰمَنْ لَادَ دَ يِوَمَلاَىِٕكُ سُجَّدَ دَ دُواْغَضَ غَ غَنِنْ رُعُيُواْيِ دَ كُمَ طَغَ كَيْ بَابُ دَلِيلِ؞ ذُوثِيَارْسُ تَحَلِنْ مُتُنْتَكَ تَسَا سُيِ حَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada ku yarda kowane mutum ya ɓata ku, da cewa shi wani abu ne saboda, ya ga wahayi, ya kuma lazamta da yin tawali'un ƙarya, in ji shi kuma yana yi wa mala'iku sujada. Irin wannan mutum kumbura kansa yake yi ba dalili, sai ta son zuciya irin na halin mutuntaka,