Daniel 1:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
amma sai sarkin fada ya ce wa Daniyel, “Ina jin tsoron ranka yă daɗe, sarkina wanda ya sa a ba ku abinci da ruwan inabi. Me zai sa yă ga kuna ramewa fiye da sauran samari, tsaranku? Sarki zai sa a fille mini kai saboda ku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا أَشْڢٜىٰنَظْ يَثٜىٰ وَ دَانِيٜىٰلْ «إِنَ جِنْ ڟُواْرُوانْ مَيْغِدَانَ سَرْكِے وَنْدَ يَعُمَرْتَ أَدِنْ‌غَ بَاكُ وَنَّنْ عَبِنْثِ دَ ضُوً إِنَبِے؞ إِنْ حَرْ يَغَ ڢُسْكَرْكُ بَ سُيِ ݣَوْ كَمَرْ نَسَوْرَنْ سَمَارِنْ ڟَارَرْكُبَ، تُواْ، ذَاكَسَا إِنْ شِغَ عُكُ أَوُرِنْ سَرْكِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sarkin fāda ya ce wa Daniyel, “Ina jin tsoro kada shugaban sarki wanda ya umarta a riƙa ba ku wannan abinci da ruwan inabi ya ga jikinku ba su yi kyau kamar na samarin tsaranku ba, ta haka za ku sa in shiga uku a wurin sarki.”