Daniel 1:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A dukan al’amuran hikima da na fahimta wanda sarki ya tambaye su, ya tarar sun fi dukan masu sihiri da bokaye waɗanda suke cikin mulkinsa sau goma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْ دُكَنْ أَبِنْدَ يَشَاڢِ حِكِمَ دَ غَانٜىٰوَ وَنْدَ سَرْكِے يَنٜىٰمِ شَوَرَرْسُ، سَيْ يَتَرَرْ وَطَنَّنْ سَمَارِ حُطُ سُنْڢِے دُكَنْ مَاسُ دَبُواْ دَ مَاسُ سِحِرِ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ثِكِنْ مُلْكِنْسَ حَرْ سَوْ غُواْمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A cikin dukan abin da ya shafi hikima da ganewa wanda sarki ya nemi shawararsu, sai ya tarar sun fi dukan masu sihiri da bokaye waɗanda suke cikin mulkinsa har sau goma.