Daniel 1:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Daniyel ya ƙudura a zuciyarsa ba zai ƙazantar da kansa da abinci da ruwan inabin sarki ba, sai ya tambayi sarkin fada don a ba shi izinin kada yă ƙazantar da kansa ta wannan hanya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَانِيٜىٰلْ كُوَ يَطَوْكِ رَعَيِ أَ ذُوثِيَارْسَ ثٜىٰوَ بَذَيْ ڧَظَنْتَرْدَ كَنْسَ تَوُرِنْ ثِنْ عَبِنْثِ دَ شَنْ ضُوً إِنَبِے نَسَرْكِبَ؞ سَيْ يَضُواْڧِ شُوغَبَنْ مَعَيْكَتَنْ غِدَنْ سَرْكِے ثٜىٰوَ كَدَ يَبَا شِ وَنَّنْ عَبِنْثِ دُواْمِنْ ذَيْ ڧَظَنْتَرْ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daniyel kuwa ya ƙudura a ransa, ba zai ƙazantar da kansa da cin abinci iri na sarki da shan ruwan inabinsa ba, don haka ya roƙi sarkin fāda, kada ya ba shi wannan abincin da zai ƙazantar da shi.