Daniel 10:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce mini, “Ka san abin da ya kawo ni gare ka? Ba da jimawa ba zan koma in yi yaƙi da mai mulkin Farisa, kuma idan na tafi, mai mulkin Hellenawa zai taso;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِے كُوَ يَثٜىٰ، «كَسَنْ دَلِيلِنْ ذُوَانَ وُرِنْكَ؟ يَنْذُ ذَنْ كُواْمَ إِنْيِ يَاڧِ دَ شُوغَبَنْ ڧَسَرْ ڢَٰشِيَ؞ سَعَدَّ نَثِنَصَرَا عَكَنْسَ، شُوغَبَنْ ڧَسَرْ هٜىٰلَّسْ شِے مَا ذَيْتَاسُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa ya ce, “Ka san dalilin zuwana wurinka? Yanzu zan koma in yi yaƙi da shugaban Farisa, sa'ad da na murƙushe shi, shugaban Hellas zai taso.