Daniel 10:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ni, Daniyel, kaɗai ne na ga wahayin; mutanen da suke tare da ni ba su gani ba, amma wata irin babbar razana ta auko musu har suka gudu suka ɓuya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِے دَانِيٜىٰلْ كَطَيْ نٜىٰ نَغَ رُعُيَرْ؞ كُواْدَيَكٜىٰ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ تَرٜىٰدَنِ بَسُغَ رُعُيَرْ بَ، دُكْدَهَكَ ڟُواْرُواْ مَيْ ڟَنَنِ يَكَامَسُ حَرْ سُكَ غُدُ، سُكَ ٻُيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni kaɗai na ga wahayin, gama mutanen da suke tare da ni ba su ga wahayin ba, sai dai babbar razana ta auko musu, har suka gudu, suka ɓuya.