Daniel 11:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A waɗannan lokutan mutane da yawa za su tashi gāba da sarkin Kudu. Amma waɗansu ’yan kama-karya za su taso daga jama’arka da niyya su cika abin da wahayin ya ce, amma za a fatattake su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَوَطَنَّنْ ݣُونَكِے، مُتَنٜىٰ دَيَوَ ذَاسُ تَاشِ غَابَادَ سَرْكِنْ كُدُ؞ وَطَنْسُ یَنْ تَاوَيٜىٰ دَغَ جَمَعَرْكَ ذَاسُتَاسُواْ ثٜىٰوَ سُنَدَ نِيَّرْ ثِكَ رُعُيَ، عَمَّا بَذَاسُيِ نَصَرَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“A waɗannan kwanaki mutane da yawa za su tashi gāba da sarkin kudu. Amma waɗansu 'yan kama-karya za su taso daga jama'arka da niyya su cika abin da wahayin ya ce, amma za a fatattaka su.