Daniel 11:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Mayaƙansa za su taso su ƙazantar da kagarar haikali za su kuma kawar da hadaya ta kullum. Sa’an nan za su kafa abin banƙyama da yake lalatarwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُواْجُواْجِنْسَ ذَاسُيِ بَنْظَ دَ وُرِے مَيْ ڟَرْكِے دَ ڢِيلِنْسَ مَيْ كَتَنْغَ؞ ذَاسُ كُمَ حَنَ يِنْ هَدَايُ نَيَوْ دَ كُلُّمْ، سُكَڢَ أَبِنْ ڧَظَنْتَا مَيْ كَٰوُاْ هَلَّكَرْوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sojojinsa za su ɓata tsattsarkan wuri da kagararsa. Za su kuma hana yin hadayu na yau da kullum, su kafa abin banƙyama da suke lalatarwa.