Daniel 11:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta wurin daɗin baki zai gurɓata waɗannan da suka karya alkawari, amma mutanen da suka san Allahnsu za su yi tsayin daka su yi jayayya da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ سُكَثِ أَمَانَرْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ كُمَ، سَرْكِے ذَيْ شَا كَنْسُ تَوُرِنْ ذَاڧِنْ بَاكِنْسَ؞ عَمَّا وَطَنْدَ سُكَ سَنْ اللَّهْ نْسُ ذَاسُ ڟَيَ دَرَمْ سُطَوْكِ مَتَاكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda suka ta da alkawarin kuma, sarki zai ƙara dulmuyar da su ta wurin daɗin bakinsa. Amma waɗanda suka san Allahnsu za su tsaya da ƙarfi su yi wani abu.