Daniel 11:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan da ya bayyana, daularsa za tă wargaje za a rarraba ta zuwa kusurwoyi huɗu na duniya, a ba waɗansu waɗanda ba zuriyarsa ba, ba kuwa za su yi mulki da iko kamar yadda ya yi ba, gama za a tumɓuki daularsa a kuma ba wa waɗansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَعَدَّ يَكَڢُ ثِكِنْ إِيكُواْ، مُلْكِنْسَ ذَيْ رَبُ، ذَاعَ كُمَ رَرَّبَشِ كَشِ حُطُ، كُواْوَنٜىٰ كَشِ ذُوَا ڢُسْكَ طَيَ نَڢُسْكُواْكِ حُطُ نَسَمَ؞ بَذَاعَ رَرَّبَ مُلْكِنْسَ غَ ذُرِيَرْسَبَ، بَ كُوَ ذَاسُيِ مُلْكِ دَ إِيكُواْ كَمَرْ يَدَّ يَيِبَ، غَمَا ذَاعَ تُمْٻُكٜىٰ مُلْكِنْسَ عَبَا وَطَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da ya ƙasaita mulkinsa zai faɗi, a rarraba shi kashi huɗu a ba waɗansu waɗanda ba zuriyarsa ba, amma ba za su yi mulki da iko kamar yadda ya yi ba, gama za a tumɓuki mulkinsa saboda waɗansu.
Recommended Reading