Daniel 12:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma kai, Daniyel, ka rufe zancen nan ka kuma liƙe kalmomin littafin nan har sai ƙarshe. Mutane da yawa za su yi ta kai komo don neman sani.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا كَيْ دَانِيٜىٰلْ، سَيْ كَكُلّٜىٰ مَغَنَرْ، كَكُمَ رُڢٜىٰ لِتَّڢِنْ دَ هَاتِمِ حَرْ ذُوَا ݣُونَكِنْ ڧَرْشٜىٰ؞ مُتَنٜىٰ دَيَوَ ذَاسُيِ تَكَيْوَ دَ كَٰوُاْوَ، سُنَ نٜىٰمَنْ ڧَارُوَرْ سَنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Amma kai, Daniyel, sai ka rufe maganar, ka kuma kulle littafin, har zuwa ƙarshen lokaci. Mutane da yawa za su yi ta kai da kawowa, ilimi kuma zai ƙaru.”