Daniel 12:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ni, Daniyel, na duba, a gabana kuwa ga waɗansu mutum biyu tsaye, ɗaya a wannan hayen kogi ɗaya kuma a ƙetaren kogin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً نِے دَانِيٜىٰلْ إِنَ ثِكِنْ كَلُّواْ، سَيْغَا وَطَنْسُ بِيُ أَڟَيٜىٰ، طَيَ أَوَنَّنْ غٜىٰڢٜىٰنْ كُواْغِنْ، طَيَ كُمَ أَوَنْثَنْ غٜىٰڢٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ni Daniyel na duba, sai ga waɗansu biyu a tsaye, ɗaya a wannan gāɓa ɗayan kuma a waccan gāɓar kogin.