Daniel 12:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ɗayansu ya ce wa mutumin da yake sanye da tufafin lilin, wanda yake a saman ruwan kogin, “Har yaushe waɗannan abubuwan banmamakin za su cika?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَيَنْسُ يَتَمْبَيِ مُتُمِنْ دَيَكٜىٰ سَنْيٜىٰ دَ رِغَرْ لِيلِنْ، وَنْدَ يَكٜىٰ عَبِسَنْ ضُوً كُواْغِنْ «سَيْ يَوْشٜىٰ وَطَنَّنْ أَيُّكَنْ بَنْ مَامَاكِ ذَاسُ ڧَارٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dayansu ya ce wa mutumin da yake sāye da rigar lilin, wanda yake tsaye a gaɓar kogin, “Sai yaushe waɗannan abubuwan banmamaki za su ƙare?”