Daniel 2:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai aka ba da dokar da za a kashe masu hikima, sa’an nan aka aika mutane su je su nemo Daniyel da abokansa domin a kashe su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَ ڢِتَرْدَ عُمَرْنِ ثٜىٰوَ عَكَكَّشٜىٰ مَاسُ حِكِمَ؞ عَكَ كُمَ نٜىٰمِ دَانِيٜىٰلْ دَ أَبُواْكَنْسَ دُواْمِنْ عَكَشٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai doka ta fita cewa a karkashe masu hikima. Aka nemi Daniyel da abokansa don a kashe su.