Daniel 2:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Daniyel ya komo gida ya kuma sanar wa abokansa Hananiya, Mishayel da Azariya, batun nan duka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَانِيٜىٰلْ يَتَڢِے غِدَنْسَ، يَڢَطَا وَ أَبُواْكَنْسَ هَنَنِيَ دَ مِشَيٜىٰلْ دَ أَظَرِيَ أَبِنْدَ يَكٜىٰ ڢَرُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Daniyel ya tafi gidansa, ya sanar wa abokansa, wato su Hananiya, da Mishayel, da Azariya da al'amarin.