Daniel 2:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Yabo ya tabbata ga sunan Allah har abada abadin; hikima da iko nasa ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دَانِيٜىٰلْ يَثٜىٰ، «يَبُواْ يَتَبَّتَا غَ سُونَنْ اللَّهْ دَغَ يَنْذُ حَرْ أَبَدَا، وَنْدَ حِكِمَ دَ إِيكُواْ نَاسَنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Yabo ya tabbata ga sunan Allah har abada abadin, Wanda hikima da iko nasa ne.