Daniel 2:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ariyok ya kai Daniyel wurin sarki nan take ya ce masa, “Na gano wani mutum daga cikin kamammun kabilar Yahuda wanda zai faɗa wa sarki abin da mafarkin yake nufi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَنْ دَ نَنْ أَرِيُواكْ يَكَيْ دَانِيٜىٰلْ غَبَنْ سَرْكِے، يَثٜىٰ مَسَ «نَسَامِ وَنِ دَغَ ثِكِنْ وَطَنْدَ عَكَ كَامَ ذُوَا بَوْتَادَغَ ڧَسَرْ يَهُودَ وَنْدَ ذَيْ عِيَ ڢَطَا وَسَرْكِے مَعَنَرْ مَڢَرْكِنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nan da nan kuwa Ariyok ya kai Daniyel gaban sarki, ya ce masa, “Na sami wani daga cikin kamammun ƙasar Yahuza wanda zai iya sanar wa sarki da fassarar.”