Daniel 2:44 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A lokacin mulkin waɗannan sarakunan, Allah na sama zai kafa mulki da ba zai taɓa rushewa ba, ba kuma za a ba ma waɗansu mutane ba. Zai ragargaje waɗannan mulkokin da kuma kawo su ga ƙarshe, amma shi wannan mulki zai dawwama har abada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْ وَطَنَّنْ سَرَاكُنَ، اللَّهْ نَ سَمَ ذَيْ كَڢَ وَنِ مُلْكِ وَنْدَ بَذَيْ تَٻَ رُشٜىٰوَ بَ حَرْ أَبَدَا، بَكُمَ ذَاعَ بَا وَطَنْسُ سُغَاجٜىٰشِيبَ؞ مُلْكِنَّنْ ذَيْ ڢَرْڢَشٜىٰ دُكَنْ وَطَنَّنْ مُلْكُواْكِ، يَكَٰوُاْ ڧَرْشٜىٰنْسُ؞ عَمَّا مُلْكِنَّنْ ذَيْ كَسَنْثٜىٰ حَرْ أَبَدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kwanakin waɗannan sarakuna, Allah na Sama zai kafa wani mulki wanda ba zai taɓa rushewa ba har abada, ba kuma za a gādar da shi ga waɗansu mutane ba. Wannan mulki zai ragargaje dukan waɗannan mulkoki, ya kawo ƙarshensu. Wannan mulki zai dawwama har abada.