Daniel 2:46 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai sarki Nebukadnezzar ya fāɗi da fuskarsa har ƙasa a gaban Daniyel domin ya girmama shi ya kuma umarta a miƙa hadaya da kuma hadayar ƙonawa ta turare ga Daniyel.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سَرْكِے نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ يَجِ وَنَّنْ كُوَ سَيْ يَڢَاطِ أَغَبَنْ دَانِيٜىٰلْ، يَغِرْمَمَ شِ؞ سَعَنً يَعُمَرْتَ أَ مِيڧَ هَدَايَ تَهَڟِ دَ هَدَايَ تَتُرَارٜىٰ غَ دَانِيٜىٰلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Nebukadnezzar kuwa ya fāɗi a gaban Daniyel, ya gaishe shi, sa'an nan ya umarta a miƙa hadaya, da hadaya ta turare ga Daniyel.