Daniel 2:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai sarki ya amsa wa masanan taurarin ya ce, “Na mance da abin, idan ba ku tuno mini mafarkin, duk da fassararsa ba, to, za a daddatse ku gunduwa-gunduwa, a mai da gidajenku juji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرْكِے يَأَمْسَا وَ ڠُونَيٜىٰنْ ڟَاڢِنْ يَثٜىٰ «تُواْ، غَا أَبِنْدَ نَڟَيَ عَكَيْ، إِنَ تَبَّتَرْ مُكُ عِدَنْ بَكُ عِيَ ڢَطَا مِنِ مَڢَرْكِنْ دُكْ دَ مَعَنَرْسَبَ، تُواْ، ذَاعَ يَيَّنْكَاكُ غَٻَ غَٻَ، عَكُمَ مَيْدَ غِدَاجٜىٰنْكُ كُڢَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai sarki ya amsa wa Kaldiyawa, ya ce, “Na mance da abin, idan ba ku tuno mini da mafarkin, duk da fassararsa ba, to, za a daddatse ku gunduwa gunduwa, a mai da gidajenku juji.