Daniel 3:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Shadrak, Meshak da Abednego suka amsa wa sarki suka ce, “Ya Nebukadnezzar, ba mu bukata mu kāre kanmu a gabanka a kan wannan batu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شَدْرَكْ دَ مٜىٰشَكْ دَ أَبٜىٰدْنٜىٰغُواْ كُوَ سُكَ أَمْسَ وَسَرْكِے سُكَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ، يَا سَرْكِے نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ! بَمُ بُڧَاتَ مُكَارٜىٰ كَنْمُ عَكَنْ وَنَّنْ ذَنْثٜىٰبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shadrak, da Meshak, da Abed-nego kuwa suka amsa wa sarki suka ce, “Ya maigirma Nebukadnezzar, ba mu bukatar mu amsa maka da kome a kan wannan al'amari.