Daniel 3:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In an jefa mu cikin tanderun wutar nan, Allahn da muke bauta wa zai iya cetonmu daga ita, kuma ya sarki, zai cece mu daga hannunka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا سَرْكِے، عِدَنْ كَجٜىٰڢَرْ دَمُو أَوُتَرْ نَنْ، اللَّهْ نْمُ وَنْدَ مُكٜىٰ بَوْتَاوَ يَنَدَ إِيكُوانْ كُٻُتَرْ دَمُو دَغَ غِدَنْ وُتَا مَيْ ذَاڢِنَّنْ يَكُمَ ثٜىٰثٜىٰمُ دَغَ حَنُّنْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan haka ne, Allahnmu wanda muke bauta wa, yana da iko ya cece mu daga tanderun gagarumar wuta, zai kuwa kuɓutar da mu daga hannunka, ya sarki.