Daniel 3:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kuma ya umarci waɗansu ƙarfafan sojoji a cikin rundunarsa su daure Shadrak, Meshak da Abednego su jefa su cikin tanderun wutar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَعُمَرْثِ وَطَنْسُ مَڢِے ڧَرْڢِے دَغَ ثِكِنْ سُواْجُواْجِنْسَ سُطَوْرٜىٰ شَدْرَكْ دَ مٜىٰشَكْ دَ أَبٜىٰدْنٜىٰغُواْ، سُجٜىٰڢَسُ عَثِكِنْ وُتَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya umarci waɗansu ƙarfafan mutane daga cikin sojojinsa su ɗaure Shadrak, da Meshak, da Abed-nego, su jefa su a tanderun gagarumar wuta.