Daniel 3:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Sarki Nebukadnezzar ya miƙe tsaye, cike da mamaki ya tambayi mashawartansa, “Shin ba mutum uku ba ne muka daure muka jefa cikin wutar?” Suka amsa, “Tabbatacce haka yake ya sarki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرْكِے نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ يَتَاشِ وُڢْ سَبُواْدَ أَبِنْ مَامَاكِنْ دَيَكٜىٰ غَنِ، سَيْيَثٜىٰ وَمَاسُ بَاشِ شَوَرَا «كَيْ! بَمُتَنٜىٰ عُكُ أَطَوْرٜىٰ نٜىٰ مُكَجٜىٰڢَ أَوُتَابَ؟» سَيْ سُكَ أَمْسَ وَسَرْكِے سُكَثٜىٰ «بَاشَكَّ، حَكَ يَكٜىٰ، رَنْكَيَدَطٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Nebukadnezzar kuwa ya zabura ya miƙe tsaye, cike da mamaki. Ya ce wa manyan fādawansa, “Ashe, ba mutum uku ne muka jefa a wuta ba?” Su kuwa suka amsa wa sarki suka ce, “Ba shakka, haka yake, ranka ya daɗe.”