Daniel 3:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce, “Ku duba ina ganin mutum huɗu suna tafiya suna yawo a cikin wutar, a sake kuma babu abin da ya same su, na huɗun sai ka ce ɗan alloli.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَأَمْسَ يَثٜىٰ «عَمَّا إِنَ غَنِنْ مُتُمْ حُطُ أَ سَكٜىٰ سُكٜىٰ تَڢِيَ أَڟَكِيَرْ وُتَا، بَا كُمَ أَبِنْدَ يَسَامٜىٰسُ! كَمَنِّ نَهُطُنْ كُوَ كَمَرْ وَنِ طَنْ أَلُّواْلِنٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki ya ce, “Amma ina ganin mutum huɗu a sake, suna tafiya a tsakiyar wuta, ba kuma abin da ya same su, kamannin na huɗun kuwa kamar na ɗan alloli.”